Tehran (IQNA) Babban sakataren majalisar dinmin duniya Antonio Guterres ya bayyana cewa, nuna wariya a tsakanin ‘yan adam ya kawo babban ci baya ga harkokin al’ummomin duniya.
Lambar Labari: 3485688 Ranar Watsawa : 2021/02/25
Tehran (IQNA) Kungiyar Ansarullah ta Yemen, ta yi maraba da matakin kasar Italiya, na soke sayar wa da kasashen Saudiyya da Hadaddiyar Daular Laraba makamman yaki.
Lambar Labari: 3485608 Ranar Watsawa : 2021/01/31